Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya kori duk wasu masu rike da mukaman siyasa a gwamnatinsa

YANCI HAUSA
By -
0

 

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya kori duk wasu masu rike da mukaman siyasa a gwamnatinsa a hukumance.


Sanarwar ta zo ne a ranar Juma’a, 7 ga watan Fabrairu, a yayin wani zama a zauren majalisar zartarwa, wanda ya gudana a gidan gwamnati.

Post a Comment

0Comments

Post a Comment (0)

#buttons=(Ok, Go it!) #days=(20)

Our website uses cookies to enhance your experience. Learn more
Ok, Go it!